fidelitybank

An kashe ‘yan fashin Daji uku a Kaduna

Date:

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ‘yan fashin daji uku tare da ceto mutum 10 da aka yi garkuwa da su a Jihar Kaduna da ke arewacin ƙasar.

Wata sanarwa ta ce dakarun sun yi nasarar kashe ‘yan bindigar ne a dajin Kabode da ke ƙaramar hukumar Chikun ranar Juma’a bayan sun yi musu kwanton-ɓauna.

Kafin haka, a ranar Alhamis kuma dakarun suka bi sawun wasu mutane da aka ce an sace a ƙauyen Danbaba na ƙaramar hukumar Igabi.

“Da ganin dakarun a Birnin Yero, sai ‘yan fashin suka gudu suka bar dukkan mutum 10 da suka yi garkuwa da su,” a cewar sanarwar da aka fitar a yau Asabar.

Ta ƙara da cewa an haɗa mutanen da iyalansu bayan likitoci sun duba lafiyarsu.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp