fidelitybank

An kashe ‘yan bindiga 5 sakamakon bata-kashi da suka yi a junan su

Date:

Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa, akalla fitattun shugabannin ‘yan bindiga biyar ne aka kashe.

Hakan ya faru ne a yayin wani rikici da ya barke a tsakanin mayakan Dogo Bali da Kachalla Mai ‘Yankuzo, abun da ya yi sanadiyyar halakar gwamman mayaƙan tare da jikkata wasu da dama.

Rahotannin na cewa bangarorin ‘yan bindigar sun gwabza fada ne a ranar Lahadi a garuruwan Mada da Munhaye da kuma a ‘Yan awaren Daji, dukansu a ƙaramar hukumar Mulki ta Tsafe da ke jihar Zamfarar.

Rahotanni sun ce rikicin ya kazance har ya kai ga wani ɓangare na Makama da tawagarsa suka nufi dazukan Hayin Allhaji da Munhaye da ke karamar hukumar Mulki ta Tsafe domin daukar fansar Dogo Bali da aka kashe.

A can ne suka hadu da daruruwan mayaƙan Ado Aleru da suka yi musu kwanton ɓauna kuma aka kashe da dama daga cikinsu.

Daga cikin gaggan shugabannin ‘yan bindigar da mayaƙan Aleru suka kashe har da waɗanda ake yi wa laƙabi da ƊanMakaranta da Malam Gainaga, da Mallam Tukur da Malam Jaddi.

Mai Magana da yawun hedikwatar tsaron sojin Najeriya, Birgediya Janar Tukur Gusau, ya tabbatar wa da BBC aukuwar gumurzun.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp