fidelitybank

An kashe wani da ake zargi da satar akwain zabe a jihar Kogi

Date:

A ranar Asabar ne aka kashe wani da ake zargi da satar akwatin zabe a karamar hukumar Anyigba ta jihar Kogi yayin da jami’an tsaro suka dauki matakin dakile shirinsa na kawo cikas a zaben da za a gudanar a karshen kakar bana.

Har yanzu dai ba a tabbatar da ko wanene marigayin da kuma jam’iyyar siyasar da ake zargin ya yi wa aiki ba.

Ba a fayyace cikakken bayani kan ko jami’an tsaro ne suka harbe mutumin ko wasu maharan da ba a san ko su waye ba.

Kungiyar ta Transition Monitoring Group (TMG) ta ruwaito lamarin a asusunta, inda ta bayyana cewa an harbe wanda ake zargi da hannu a wani dan daba na jam’iyyar a wani yunkuri na kawo cikas ga zaben ta hanyar kwace akwatin zabe a karamar hukumar Anyigba ta jihar Kogi.

Rahotanni na cewa a lokaci guda ana gudanar da zaben gwamna a jihohin Kogi, Bayelsa, da kuma Imo.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ʓan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ʙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ʙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ʙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaʙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ʙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa Ę“an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ʙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp