fidelitybank

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Date:

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida da ɗari takwas a watanni shida na farkon shekara ta 2025 sanadiyyar matsalar tsaro da ke addabar sassa daban-daban na ƙasar.

Hakan na ƙunshe ne a cikin rahoton kamfanin Beacon Security and Intelligence Limited, mai nazari kan tsaro a Najeriya da yankin Sahel, kamar yadda shugaban kamfanin Kabiru Adamu ya bayyana a hirarsa da BBC Hausa bayan fitar da rahoton na watan shidan farko na wannan shekarar.

Jihohin da aka fi kashe mutane a ƴan tsakankanin wata shidan su ne: Jihar Zamfara da ake kashe mutum 1088, sai Neja da aka kashe 1046, sai Borno da aka kashe 981 sai Katsina da aka kashe mutum 648 sai kuma Benue da aka kashe mutum 490 a kwanakin baya, kamar yadda rahoton ya bayyana.

Najeriya na fama da matsalar ƴan fashin daji a arewa maso yammacin ƙasar da Boko Haram a Arewa maso gabas da rikicin manoma da makiyaya a Arewa ta tsakiya sai kuma na ƴan awaren Ipob a gabashin ƙasar, lamarin da ke raba hankalin rundunar sojin ƙasar.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...
X whatsapp