fidelitybank

An kashe mutum ɗaya da jikkata wasu a rikici tsakanin sojoji da ƴansanda a Ebonyi

Date:

Ƴansanda da sojoji sun yi rikici a jihar Ebonyi, wanda ya yi sanadiyar mutum ɗaya wanda ya zo wucewa.

Rikicin wanda aka yi a ranar Laraba, ya faru ne a yankin Ugwuachara bayan an samu saɓani tsakanin ƴansanda da suke duba motoci a hanya da wani soja da yake kan babur, kamar yadda tashar Channels ta ruwaito.

Wani ganau ya ce sojan ne ya ƙi amince a duba babur ɗinsa, shi kuma ɗansandan ya yi yunƙurin kama babur ɗin.

A lokacin da rikicin ne aka harbi wani mutum daban ya rasu, sannan wasu mutum uku suka jikkata.

Kwamishinar ƴansandan jihar Ebonyi, Anthonia Uche-Anya ta tabbatar da aukuwar lamarin a tattaunawarsa da tashar Channles ta wayar tarho.

Ta ce da sojan da ɗansandan duk suna hannu, kuma ana cigaba da bincike.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp