fidelitybank

An kashe mutane shida yayin harin da aka kai makaranta a China

Date:

‘Yan sanda a China sun ce an kashe mutum shida a wani harin wuka da aka kai kan makarantar yara da ke yankin Guangdong a kudu maso gabashin ƙasar.

Ƴan sanda sun ce an jikkata mutum guda sannan sun kama wani matashi ɗan shekara 25 mai suna Wu a garin Lianjiang.

Kakakin shugaban yankin da ke birnin Lianjiang (Jianjiang), ya shaida wa ƴan jarida cewa mutum uku cikin waɗanda aka kashe kananan yara ne.

Kamfanin dillancin labaran AFP ya ruwaito cewa wani jami’i a yankin ya ce sauran waɗanda abin ya rutsa da su sun haɗa da malami da kuma iyaye biyu. In ji BBC.

Harin ya faru ne a ranar Litinin a daidai lokacin da iyaye suka kai ‘ya’yansu makaranta.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp