fidelitybank

An kashe mutane a Filato tare da jikkata wasu da dama

Date:

‘Yan bindiga sun kutsa kauyen Wumat da ke karamar hukumar Bokkos a jihar Filato tare da kashe mutum 8 da jikkata wasu da dama.

Mazauna kauye sun shaidawa jaridar Daily Trust a Najeriya cewa ‘yan bindiga sun koma kona gidaje 20.

Adamu Isa wani mazaunin Bokkos, ya ce ‘yan bindigar sun kai musu hari ne da misalin 10 na dare, inda suka harbe mutum 8, akwai kuma mutanen da suka jikkata yanzu haka a asibiti, a cewarsa.

Har yanzu dai ‘yan sanda ba su tabbatar da harin ko fitar da karin haske ba.

Sai dai harin na baya-bayanan na zuwa ne kwanaki bakwai bayan ‘yan bindiga sun hallaka mutum 11 da jikkata wasu a kauyen Maikatako a nan Bokkos din.

Kwanaki uku kenan da gwamna Simon Lalong ya tattauna da masu ruwa da tsaki a Bokkos domin samar da mafita kan rikice-rikice da ake samu a karamar hukumar.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp