fidelitybank

An kashe mutane a Filato tare da jikkata wasu da dama

Date:

‘Yan bindiga sun kutsa kauyen Wumat da ke karamar hukumar Bokkos a jihar Filato tare da kashe mutum 8 da jikkata wasu da dama.

Mazauna kauye sun shaidawa jaridar Daily Trust a Najeriya cewa ‘yan bindiga sun koma kona gidaje 20.

Adamu Isa wani mazaunin Bokkos, ya ce ‘yan bindigar sun kai musu hari ne da misalin 10 na dare, inda suka harbe mutum 8, akwai kuma mutanen da suka jikkata yanzu haka a asibiti, a cewarsa.

Har yanzu dai ‘yan sanda ba su tabbatar da harin ko fitar da karin haske ba.

Sai dai harin na baya-bayanan na zuwa ne kwanaki bakwai bayan ‘yan bindiga sun hallaka mutum 11 da jikkata wasu a kauyen Maikatako a nan Bokkos din.

Kwanaki uku kenan da gwamna Simon Lalong ya tattauna da masu ruwa da tsaki a Bokkos domin samar da mafita kan rikice-rikice da ake samu a karamar hukumar.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...
X whatsapp