fidelitybank

An kashe mutane 46 ciki harda ɗan shugaban ƙaramar hukuma a Benue

Date:

An kashe mutane da dama a wani kazamin hari da wasu da ake zargin makiyaya ne suka kai kan al’ummar Umogidi da ke gundumar Entekpa Adoka a karamar hukumar Otukpo ta jihar Benue.

Mmmunan lamarin da ya faru a ranar Laraba ya yi sanadiyar mutuwar mutane 46 ciki har da dan shugaban karamar hukumar Otukpo, Hon. Bako Eji.

Laftanal Kanal Paul Hemba (mai ritaya), mai ba gwamna shawara na musamman kan harkokin tsaro Samuel Ortom ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Alhamis.

Ya ce, duk da cewa an gano gawarwakin mutane 46, akwai yiyuwar alkaluman wadanda suka mutu ya karu, saboda munanan raunukan da dimbin mazauna garin suka samu yayin harin.

Karanta Wannan: Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan Bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin Gwamnan Nasarawa

Ya ce, “Ina tabbatar muku da cewa an kai hari a Umogidi, kuma ya zuwa safiyar yau, adadin wadanda suka mutu daga wadanda aka ga a zahiri daga abin da aka ce min sun kai 46. Amma kila adadin ya fi haka saboda wasu mutane. har yanzu an ba da rahoton bacewar su.”

Sabon harin ya zo ne kwana guda bayan da ‘yan ta’addan suka mamaye al’umma tare da kashe mutane uku a ranar Talata.

Kafin faruwar lamarin, maharan sun kuma kai hari kan al’ummar Igbobi da ke karamar hukumar Apa makwabciyarta a ranar Litinin. In ji Daily Post.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp