fidelitybank

An kashe mutane 4 an yi garkuwa da 6 Taraba

Date:

Akalla mutum hudu aka kashe aka yi garkuwa da wasu shida, a lokacin da yan bindiga suka kai hari a kasuwar Jauro Manu da ke karamar hukumar Gassol a jihar Taraba.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, baya ga wadanda harin ya rutsa da su, mutane da dama sun shiga dazuka don tsira da ransu.

Wani mazauni garin ya ce shi ne hari na uku da suka fuskanta, kuma hare-haren sun yi sanadin mutuwar mutum 12.

A wani hari na daban, rahotanni sun ce an yi garkuwa da matafiya 14 a tsakanin Mutum-biyu da Wukari da misalin karfe biyu na ranar Lahadi.

Rahotanni sun kuma ce tuni yan bindigar suka nemi a basu naira miliyan 30 kafin su saki mutanen.

KARANTA WANNAN: ‘Yan bindiga sun kashe mutum 3 tare da kwashe mata 5 a Taraba

Mai magana da yawun rundunar yan sanda a jihar Taraba DSP Kwache Bajabu Gambo ya tabbatar da faruwar lamarin.

Arewacin Najeriya na kara fuskantar hare-haren yan bindiga, da kuma garkuwa da mutane don neman kudin fansa.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp