fidelitybank

An kashe mutane 11 ciki harda ‘yan sanda a Zamfara

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a kauyen Magarya da ke karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara.

Rahotanni na cewa an kashe mutane goma sha daya da suka hada da ‘yan sandan tafi da gidanka bakwai da farar hula hudu.

An kuma lalata motoci uku ciki har da daya na Hakimin Magarya, wanda kuma dan uwa ne ga tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara, Nasir Magarya.

An kuma tattaro cewa an kona kujeru a falon gidan tsohon kakakin.

A cewar wani mazaunin yankin, Ahmad Umar, an kona makarantar Magarya Model Primary, kuma mutane da dama sun samu raunuka daban-daban.

Ba a samu samun mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Yazid Abubakar ba, har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp