fidelitybank

An kashe mutane 10 a Taraba a wani harin ƴan bindiga

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun kai hari garin Yangtu da ke yankin karamar hukumar Takum a jihar Taraba, inda suka kashe mutum 10.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Usman Abdullahi ya tabbatar wa BBC faruwar lamarin, da ya ce ya auku a ranar Juma’a da maraice.

Ya ƙara da cewa rundunarsu tare da haɗin gwiwar sauran jami’an tsaro sun tura ƙarin jami’ai zuwa yankin domin farauto ‘yan bindigar, tare da kwantar wa jama’a hankali.

Rahotonni sun ce tun da farko maharan sun tare hanyar Takum zuwa Ussa, inda suka riƙa kashe mutane.

A baya-bayan nan jihar Taraba ta kasance cikin jihohin da ke fama da hare-haren ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane domin neman kuɗin fansa.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp