fidelitybank

An kashe manoma biyu a Benue a wani sabon rikici

Date:

Rahotanni sun ce an kashe manoma biyu a wani sabon hari da aka kai a unguwar Ikyungwa Tombo, kusa da al’ummar Ayilamo a karamar hukumar Logo a jihar Benue.

Aminiya ta tattaro cewa, lamarin ya faru ne a ranar Litinin da karfe 5 na yamma yayin da su biyun ke dawowa daga gonakin su.

An bayyana sunayen wadanda suka mutun a matsayin Bem Uhembe da Mungwa Zuzu, dukkansu ‘yan kauyen Tse Ibor ne da ke komawa garin Ayilamo bayan sun yi aikin gonakinsu, saboda zargin wasu da ake zargin makiyaya ne suka kwace matsugunan su.

Mutanen yankin sun ci gaba da cewa an ajiye gawarwakin wadanda suka mutu a dakin ajiye gawa na Ayilamo.

Shugaban karamar hukumar, Aber Terse, ya tabbatar wa wakilinmu ta wayar tarho cewa, wadanda suka mutu – wata mace da namiji – an yi musu dirar mikiya tare da kashe su bayan sun bar gonakinsu da yammacin ranar Litinin.

Aber ya zargi makiyayan da laifin kisan mutanen biyu sakamakon mamayar unguwar Tombo, wani wurin noma, wanda wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton makiyaya ne ke ci gaba da kai musu hari tun a shekarar 2016.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp