fidelitybank

An kashe Jagoran ‘yan bindiga Fasagora a Zamfara

Date:

Dakarun sojin kasar nan da aka tura jihar Zamfara domin yaƙar ta’addanci, sun kashe shahararren jagoran ƴan bindiga mai suna Junaidu Fasagora tare da wasu mayaƙansa, a cewar rundunar.

Wata sanarwa da ta wallafa a intanet ta ce sun yi nasarar ce bayan fafatawa da kuma musayar wuta mai zafi a ƙaramar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara.

“Junaidu Fasagora tare da sauran ƴan bindiga abokansa sun dade suna garkuwa da mutane tare da aikata wasu ayyukan ta’addanci ga al’ummar jihohi da dama na yankin arewa maso yammacin kasar,” in ji sanarwar.

Ta ƙara da cewa kawar da su “wata gagarumar nasara ce a yaƙin da ake yi da ta’addanci da kuma rashin tsaro”.

Mutuwar Fasagora na zuwa ne yayin da ake ci gaba da raɗe-raɗin mutuwar shahararren ɗan fashin daji Dogo Gide, wanda har yanzu BBC ba ta kai ga tabbatar da mutuwarsa ba.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp