fidelitybank

An kashe Jagoran ‘yan bindiga Fasagora a Zamfara

Date:

Dakarun sojin kasar nan da aka tura jihar Zamfara domin yaƙar ta’addanci, sun kashe shahararren jagoran ƴan bindiga mai suna Junaidu Fasagora tare da wasu mayaƙansa, a cewar rundunar.

Wata sanarwa da ta wallafa a intanet ta ce sun yi nasarar ce bayan fafatawa da kuma musayar wuta mai zafi a ƙaramar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara.

“Junaidu Fasagora tare da sauran ƴan bindiga abokansa sun dade suna garkuwa da mutane tare da aikata wasu ayyukan ta’addanci ga al’ummar jihohi da dama na yankin arewa maso yammacin kasar,” in ji sanarwar.

Ta ƙara da cewa kawar da su “wata gagarumar nasara ce a yaƙin da ake yi da ta’addanci da kuma rashin tsaro”.

Mutuwar Fasagora na zuwa ne yayin da ake ci gaba da raɗe-raɗin mutuwar shahararren ɗan fashin daji Dogo Gide, wanda har yanzu BBC ba ta kai ga tabbatar da mutuwarsa ba.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp