fidelitybank

An kashe fararen hula 100 a yaƙin Sudan

Date:

Kungiyar likitoci a Sudan, ta ce kusan farar hula 100 aka kashe a faɗan da ake yi tsakanin sojojin gwamnati da waɗanda ba na gwamnati ba.

Kungiyar likitocin ta yi gargaɗin cewa asibitoci na fama da rashin kayan aiki a birnin Khartoum, tare da yin kira ga sojin gwamnati da na RSF da su mutunta dokokin yaki.

Wakilin BBC ya ce an ɗan tsagaita buɗe wuta ta sa’o’i kaɗan da MDD ta bukata, domin kai ɗaruruwan waɗanda suka jikkata asibiti, sai dai hakan bai yi tasiri ba sakamkon ci gaba da gwabza faɗa da ɓangarorin biyu ke yi.

A ɓangare guda, Kungiyar Tarayyar Afirka, na fatan tura wakilai zuwa Sudan, domin warware matsalar tsakanin shugaban soji General Abdel Fattah al-Burha, da tsohon mataimakinsa kuma kwamandan RSF, Mohamed Hamdan Dagalo.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp