fidelitybank

An karkare taron sauyin yanayi na kasar Masar

Date:

An Karkare babban taron sauyi yanayi na Majalisar Dinkin Duniya mai taken COP27, a kasar Masar ba tare da cimma matsaya kan rage gurbataccen iska ba, ko da yake an amince da ware kudade domin baiwa wasu kasashe su yaki dumamar yanayi.

An kammala Tattaunawar da aka shafe makonni biyu ana yi a wani wurin shakatawa na Sharm el-Sheikh dake kasar Masar, a ranar Lahadi tare da kulla wata muhimmiyar yarjejeniya kan bayar da kudade domin taimakawa kasashe masu rauni su tinkari mummunan tasirin yanayi, amma aka watse ba tare da cimma matsaya wajen rage garbatattacen hayaki da ake fitarwa ba.

Ministan yanayin Pakistan Sherry Rehman ta ce, bayan shefe sama da shekaru 30 ana gwagwarmaya daga karshe taron ya saurari koken kasashe marasa karfi wajen shere musu hawaye, wanda ke zama babban nasara da aka samu a Sharm el-Sheikh.

Babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana farin cikinsa dangane da ci gaban da aka samu na samar da asusun asara da barnar tasirin sauyin yanayi, to sai dai kuma ya nuna damuwa kan gazawa wajen daukar matakan gaggawa na kawar da iska mai haifar da dumamar yanayi.

Matakin da Franministan Burtaniya Rishi Sunak ya yi gargadin cewa “dole sai an kara azama, yayin da shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ba da shawarar sake wani taron a Paris domin amincewa da “sabon yarjejeniyar kunshin tallafin kudi” ga kasashe masu rauni gabanin taron na COP28 da za’a yi a Dubai na hadeddiyar daular larabawa.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp