fidelitybank

An kara wutar lantarki a Kaduna

Date:

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Kaduna ya sanar da karin farashin wutar lantarki ga masu amfani da layin wuta ta Band A wanda suke samun wutar lantarki na awanni 20 zuwa 24 a kullum.

Kamfanin ya sanar da hakan ne ta hannun shugaban sashen yada labarai na kamfanin, Abdulazeez Abdullahi ya fitar ranar Laraba.

Ya ce farashin kudin ya karu zuwa Naira 209.9 kan kowace kilowatt maimakon Naira 206.80.

Wannan shi ne karo na biyu da disco ke bayar da sanarwar karin kudin wuta ga abokan huldarsa na band A, bayan karin kudin wutar na ranar 3 ga watan Afrilu.

Idan za a iya tunawa, a ranar 3 ga Afrilu, Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa, ta amince da karin kudin wutar lantarki da kaso 245 zuwa Naira 225 a kowane kWh daga Naira 68.

 

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp