fidelitybank

An kara tsawaita kwantiragin Rashford, Dalot, Fred da Luke Shaw

Date:

Kocin Manchester United Erik ten Hag, ya tabbatar da cewa kungiyar ta kara tsawaita kwantiragin shekara daya ga ‘yan wasan kungiyar guda hudu ciki har da dan wasan gaba na Ingila Marcus Rashford.

Rashford, Diogo Dalot, Fred da Luke Shaw duk sun kasance a shekarar da ta gabata a kwantiraginsu, wanda ke da zabin tsawaita da watanni 12.

A wasanni 20 da ya buga a dukkanin gasa, Rashford ya zura kwallaye tara yayin da ya sake gano matsayinsa a karkashin Ten Hag.

“Eh, zan iya tabbatarwa,” in ji Ten Hag ga gidan yanar gizon kulob din.

“Muna farin ciki saboda ‘yan wasan suna tafiya daidai, kuma waÉ—annan ‘yan wasan suna da babbar gudummawa a wannan hanyar.

“Don haka, wannan shine dalilin da ya sa muka yanke shawarar, na tabbata sun yanke shawarar da ta dace.”

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp