fidelitybank

An kama Yaran da suka kashe dan shekara 19 a Ingila

Date:

An kama wasu yara maza biyu ‘yan shekara 12 da laifin kashe wani mutum, Shawn Seesahai, ɗan shekara 19 da adda a Wolverhampton a watan Nuwamban bara.

Lamarin ya faru ne a filin wasa na Stowlawn da ke East Park.

Yaran da ba za a iya bayyana sunayensu ba, su ne mafiya karancin shekaru da aka kama da laifin kisa tun bayan tsare waɗanda suka kashe James Bulger a shekarar 1993.

A yayin shari’ar da aka yi a Kotun Nottingham Crown, yaran sun zargi junansu, amma alkalan kotun sun kama yaran biyu da laifin kisan kai.

Daya daga cikin wadanda ake tuhuma ya amsa laifinsa na mallakar adda “ba tare da kwakkwaran dalili ko doka ba”, yayin da ɗayan kuma ya musanta aikata wani laifi amma kuma an kama su duka da laifin kisa a ranar Litinin

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp