fidelitybank

An kama ‘yan kasar waje da katin zabe 18

Date:

Hukumar kula da shige da fice ta kasa, reshen jihar Oyo da ke kudu maso yammacin kasar ta ce, ta kama ta kuma fitar da ‘yan kasashen waje 18 saboda mallakar katin zabe.

Shugaban hukumar a jihar, Isah Dansuleiman, ne ya bayyana haka a lokacin taron wayar wa da masu ruwa da tsaki kai game da zabukan da za a yi na 2023, a jiya Laraba.

Take shirin shi ne: ”Zabe mai inganci a Najeriya : Abin da ake tsammani daga baki kafin lokacin da kuma bayan zabe.”

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya, wato News Agency of Nigeria, (NAN) ya ruwaito, shugaban na nbayanin cewa, sun kama bakin ne a lokacin farmakin da suka kai a sassan jihar ta Oyo.

Ya ce kasancewar bakin sun saba dokokin Najeriya a don haka aka fitar da su zuwa kasashensu.

Ya yi gargadin cewa ba wani bako komai matsayinsa a Najeriya da zai yi zaben, kuma duk wanda aka kama da katin zaben zai fuskanci hukunci.

Ya bukaci baki a jihar su zauna tare da gudabar da harkokinsu bisa doka idan har suna da takardun zama, amma kada su kuskura su shiga harkar zabe.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp