fidelitybank

An kama wani magidanci kan zargin yi wa ƴarsa ciki a Bauchi

Date:

Rundunar ƴansandan jihar Bauchi ta kama wani mutum mai shekara 50, bisa zargin yi wa ƴarsa ciki a ƙauyen Kurmi Ado da ke ƙaramar hukumar Ganjuwa a jihar.

Kakakin rundunar ƴansandan jihar, CSP Ahmed Wakil ya tabbatar wa da BBC faruwar lamarin, inda ya ce rundunarsu na shirin gurfanar da shi a gaban kotu.

Rundunar ƴansanda ta ce tana zargin mutumin mai shekara 50 da cewa ya riƙa yi wa ƴar tasa mai shekara 17 fyaɗe, lamarin da ya sa har ta kai ga ɗaukar ciki.

CSP Wakil ya ce bayan samun rahoton zargin ne rundunar a fara gudanar da bincike tare da kama mutumin.

Kakakin ƴansandan ya ce a lokacin da ake yi wa magidancin tambayoyi ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi, inda kuma binciken likitoci ya tabbatar da cewa ya jima yana lalata da yarinyar, inda har take ɗauke da ciki.

CSP Wakil ya ƙara da cewa a lokacin da ƴansanda ke yi wa yarinyar tambayoyi ta tabbatar da tuhumar mahaifin nata, tana mai cewa lamarin ya faru ne a lokacin da mahaifiyarta ta yi bulaguro zuwa wajen danginta.

A lokacin da mahaifiyar ta dawo ne ta fahimci ƴar tata na da ciki, inda bayan ta tuhumeta ta ce mahaifnta ne ya yi mata, kamar yadda ƴandandan suka bayyana.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp