fidelitybank

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Date:

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin jam’iyyar siyasa ne mai suna, Shehu Aliyu Patangi, dauke da sama da naira miliyan 25.9 a Kaduna, kudaden da ake kyautata zaton an ware su domin siyan kuri’un zaben cike gurbi da za a gudanar a jihar.

Rahoton jaridar Leadership ya bayyana cewa an kama wanda ake zargin da misalin ƙarfe 3:30 na asuba s ranar Asabar a wani otel da ke kan titin Turunku, Kaduna, ta hannun jami’an ‘yan sanda tare da na DSS.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan Kaduna, DSP Mansir Hassan, ya tabbatar da cewa an gano jimillar kuɗi har ₦25,963,000 a wurin wanda ake zargin, waɗanda ake tunanin an tanada domin sayen kuri’u a mazabar Chikun/Kajuru.

Ya ce yayin bincike, Patangi ya amsa cewa kuɗin an tanada su ne domin zabe, inda ya nemi a yi masa sassauci.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp