fidelitybank

An kama mutumin da ya ke kera bindiga a Jigawa

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, ta kama wani mutum mai shekaru 50 da haihuwa da laifin kera bindigogi a karamar hukumar Ringim da ke jihar.

DSP Lawan Shiisu, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, ya tabbatar da hakan a Dutse ranar Alhamis, inda ya ce an kama wanda ake zargin ne a ranar 16 ga watan Nuwamba.

“’Yan sanda a Ringim tare da hadin gwiwar kungiyar ‘yan banga na yankin sun kama matashin dan shekara 50 da ke zaune a kauyen Yandutsen Kawari wanda ya kware wajen kera bindigogi ga miyagu,” in ji Shiisu.

Ya kara da cewa binciken da aka yi a gidan wanda ake zargin an gano wata bindiga da aka kera a cikin gida da kuma bindigu guda biyu.

Shiisu ya kuma bayyana cewa wanda ake zargin ya amince da kera manyan bindigogi tare da sayar wa mutanen da bai iya tantancewa ba.

Kakakin ‘yan sandan ya tabbatar da cewa za a gurfanar da wanda ake zargin da zarar an kammala bincike.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp