fidelitybank

An kama mutanen da suka ki mutunta taken China a lokacin kwallo

Date:

An kama wasu masu kallon wasan ƙwallon ƙafa a Hong Kong bisa zargin cin mutuncin taken ƙasar China, bayan da suka ƙi tashi tsaye lokacin da aka sanya taken a filin wasa.

Mutanen, maza biyu da mace ɗaya sun je kallon wasan da Hong Kong ke yi da Iran ne, na neman gurbin zuwa gasar cin Kofin Duniya.

Ƴansanda sun ce mutanen sun kuma juya bayansu a lokacin. Kafofin yaɗa labarai na birnin sun ce an tura ƴansandan ciki ne filin wasan domin su riƙa duba ƴan kallo.

Sai dai daga baya an bayar da belin waɗanda aka kama.

Duk mutumin da kotu ta same shi da laifin cin mutuncin taken ƙasar China, zai iya fuskantar ɗaurin abin da ya kai shekara uku a Hong Kong.

An yi wannan sabuwar doka ne bayan da zanga-zangar gama-gari da aka yi ta yi ta rajin tabbatar da dumukuraɗiyya a Hong Kong.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp