fidelitybank

An kama mutanen da suka hallaka dan takarar gwamnan Zamfara

Date:

An kama wasu mutane biyu da ake zargin sun kashe Sagir Hamidu, tsohon dan takarar gwamnan jihar Zamfara, kuma mai makarantar Famak British Schools, in ji rundunar ‘yan sandan.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a a hedikwatar ‘yan sanda da ke Abuja.

Wadanda ake zargin sun hada da Sani Usman dan shekara 22 da Mohammed Tijjani mai shekaru 23 da haihuwa daga Pai Konkore, Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, bisa laifin yin garkuwa da mutane da fashi da makami a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna. Yace.

Adejobi ya bayyana cewa, hukumar ta Force Intelligence Bureau Intelligence Response Team (FIB-IRT) ta kama wadanda ake zargin tare da wasu 21 da laifin kisan kai, fashi da makami, garkuwa da mutane, safarar makamai, mallakar haramtattun bindigogi, da fyade da sauransu.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp