fidelitybank

An kama mutanen da suka hallaka dan takarar gwamnan Zamfara

Date:

An kama wasu mutane biyu da ake zargin sun kashe Sagir Hamidu, tsohon dan takarar gwamnan jihar Zamfara, kuma mai makarantar Famak British Schools, in ji rundunar ‘yan sandan.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a a hedikwatar ‘yan sanda da ke Abuja.

Wadanda ake zargin sun hada da Sani Usman dan shekara 22 da Mohammed Tijjani mai shekaru 23 da haihuwa daga Pai Konkore, Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, bisa laifin yin garkuwa da mutane da fashi da makami a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna. Yace.

Adejobi ya bayyana cewa, hukumar ta Force Intelligence Bureau Intelligence Response Team (FIB-IRT) ta kama wadanda ake zargin tare da wasu 21 da laifin kisan kai, fashi da makami, garkuwa da mutane, safarar makamai, mallakar haramtattun bindigogi, da fyade da sauransu.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp