fidelitybank

An kama mutane hudu da zargin yi wa ‘yar shekara 13 fyade

Date:

Hukumar tsaro ta NSCDC a Najeriya reshen Jihar Nasarawa ta ce ta kama ɗan shekara 20, Haruna Muhammad, da zargin yi wa yarinya mai shekara 13 fyaɗe da yi mata ciki a Lafiya, babban birnin jihar.

NSCDC ta ce ta kama wasu mutum biyu daban da zargin lalata da wata ‘yar shekara 13.

Da yake gabatar da su a gaban ‘yan jarida, kakakin hukumar, DSC Jerry Victor, ya ce an kama mutanen ne a wurare daban-daban na jihar.

“Waɗanda ake zargi; Haruna Abdullahi mai shekara 39 ya fito daga Tudun Kofa, da Dauda Muhammed mai 35 daga yankin Dawaki, sun amsa laifinsu na yi wa Ramatu Dahiru mai shekara 13 fyaɗe a Tudun Kofa,” a cewarsa.

Ya ƙara da cewa Dauda Mohammed da ake zargi da yi wa yarinyar fyaɗe abokin mahaifinta ne.

Yarinyar ta shaida wa kafar yaɗa labarai ta Daily Trust cewa mutumin ya yi lalata da ita ne bayan ya kira da zimmar zai aike ta.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp