fidelitybank

An kama Mutane 327 masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a Najeriya

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, ta kama mutum 327 da ake zargi da aikin haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a faɗin ƙasar nan.

Ministan Ma’adanai Dele Alake ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai a bikin cika shekara ɗaya da kafa rundunar kula da harkokin haƙar ma’adanai ta Mining Marshals (MM).

Kamfanin dillancin labarai na NAN ya ruwaito shi yana cewa, an kama mutanen ne tun daga kafa rundunar a 2024, inda ma’aikatarsa ta yi nasarar gurfanar da 143 daga cikinsu a gaban kotu.

Ya ƙara da cewa babban abin da suka saka a gaba a 2025 shi ne gurfanar da sauran mutanen a gaban shari’a.

An ƙaddamar da rundunar MM ne ranar 21 ga watan Maris na 2024, inda ta fara aiki da dakaru 2,220 kafin su ƙaru zuwa 2,670, a cewar NAN.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp