fidelitybank

An kama mutane 14 dauke da miliyoyin Naira na damfara

Date:

Jami’an tsaro sun kama mutum 14 dauke da miliyoyin naira da ake zargin suna amfani da kudaden wurin sayar da sabbin kudi a birnin Kano da ke arewacin kasar.

Da yake magana da manema labarai yayin gabatar da wadanda ake zargin, Kwamandan jami’an tsaro ta NSCDC a Kano, Adamu Zakari, ya ce an kama su ne a kwaryar birnin suna cinikin sabbin kudin.

Ya ce sana’ar tasu ta ci karo da dokar Babban Bankin Najeriya CBN sashe na 20, wanda ya hana sayar da kudi.

A gaban manema labaran wasu daga cikin wadanda aka kama din sun ce neman na abinci ne ya sa suke sana’ar.

Sashe na 20 na kundin dokar Babban Bankin Najeriya ya haramta yin jabun kudi, ko talla, ko kuma sayar da takardar kudin naira, ko kuma duk wani kudi da ke fita daga bankin.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp