fidelitybank

An kama mutane 14 dauke da miliyoyin Naira na damfara

Date:

Jami’an tsaro sun kama mutum 14 dauke da miliyoyin naira da ake zargin suna amfani da kudaden wurin sayar da sabbin kudi a birnin Kano da ke arewacin kasar.

Da yake magana da manema labarai yayin gabatar da wadanda ake zargin, Kwamandan jami’an tsaro ta NSCDC a Kano, Adamu Zakari, ya ce an kama su ne a kwaryar birnin suna cinikin sabbin kudin.

Ya ce sana’ar tasu ta ci karo da dokar Babban Bankin Najeriya CBN sashe na 20, wanda ya hana sayar da kudi.

A gaban manema labaran wasu daga cikin wadanda aka kama din sun ce neman na abinci ne ya sa suke sana’ar.

Sashe na 20 na kundin dokar Babban Bankin Najeriya ya haramta yin jabun kudi, ko talla, ko kuma sayar da takardar kudin naira, ko kuma duk wani kudi da ke fita daga bankin.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp