fidelitybank

An kama mutane 102 da ake zargi da garkuwa da mutane

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Edo, ta ce, ta kama jimillar mutum 102 da take zargi da aikata garkuwa da mutane cikin shekarar 2022.

Kazalika, an ceto mutum 68 da aka yi garkuwa da su, a cewar kakakin rundunar Chidi Nwabuzor cikin wata sanarwa a yau Asabar.

Sanarwar ta ƙara da cewa dakaru sun kashe mutum 58 sannan sun kama 65 da ake zargi da aikata fashi da makami.

Haka nan, an kama wasu 64 da ake zargi da kisan kai, 193 bisa zargin shiga ƙungiyoyin asiri, da kuma 19 kan aikata fyaɗe da kuma lalata.

Cikin makaman da suka yi nasarar ƙwacewa akwai bindigogi ƙirar Ak-47, da harba-ruga 11, da ƙananan bindigogi ƙirar gida 69.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp