fidelitybank

An kama matar da ake zargi da sace-sacen waya a Borno

Date:

Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Borno ta ce ta kama wata mata da ake zargin ta shahara wajen sace-sacen waya da wasu mutum 84 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar.

Laifukan da ake zargin mutanen sun aikata ƙunshi haɗin baki da fyaɗe da kisan kai da fashi da makami da sata da mallamar muggan makamai da kuma shan tabar wiwi.

Da ake holen mutanen a Maiduguri ranar Alhamis, Kakakin rundunar ƴan sandan ta Borno, ASP Daso Nahum.

Ya ce rundunar ta samu rahoton laifuffuka 49 sun kuma samu waɗanda ake zargi 27 da laifi. Ya ƙara da cewa rundunar tana bincike kan wasu laifuffuka 14 sai wasu 31 da aka gurfanar da su a kotu.

Kakakin ya ce an kama matar ranar 28 ga watan Disamban da ya gabata bayan ayyana ta a matsayin wadda ake neman ruwa a jallo sakamakon sace-sacen wayoyin jama’a.

“Yayin bincike, ta faɗi wanda suke satar tare, suna zuwa gidajen mutane a matsayin ƴan aiki inda suke kwashe wayoyin mutanen da suke yi wa aiki.”

“An gano waya kirar Techno LC6 yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike domin kama mutanen da wayar ke hannunsu daga bisani kuma a gurfanar da su a kotu,” kamar yadda kakakin ƴan sandan ya bayyana.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp