fidelitybank

An kama man fetur ganga 150 za a kai kasar Kamaru

Date:

Hukumar tsaro ta Civil Defence, ta ce, ta kama ganga 150 na man fetur da aka yi safarsa da niyyar fitarwa daga ƙasar tare da kama mutum biyu da ake zargi

Babban kwamandan hukumar mai lura da jihar Akwa Ibom Yusuf Imam ne ya bayyana haka ga manema labarai a Uyo babban birnin jihar ranar Asabar.

Imam ya ce shashen rundunar mai kula da gaɓar teku ne ya yi aiki da bayanan sirrin da ya samu na cewa wasu mutane ɗauke da man fetur a cikin kwale-kwalen katako na kan hanyar zuwa Kamaru.

Ya ƙara da cewa jami’an hukumar sun kuma ƙwace injina biyar tare da wani inji da ake amfani da shi wajen satar mai.

“Jami’an hukumarmu da ke kula da bakin teku sun kama mutum biyu tare da ƙwace gangar man fetur 150 a cikin wani kwale-kwalen katako a cikin teku a daidai yankin ƙaramar hukumar Ibeno ta jihar Akwea Ibom”, kamar yadda babban kwamandan jihar ya bayyana.

Imam ya kuma ƙara jan kunnen masu aikata irin waɗananna laifuka a gabar ruwa – waɗanda ke kawo tarnaki ko yin ƙafar-ungulu ga tattalin arzikin ƙasar – da cewa za su fuskanci mummunan hukunci

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...
X whatsapp