fidelitybank

An kama Malami da sassan jikin Dan Adam a Ondo

Date:

Rundunar ‘yansanda reshen jihar Ondo, ta ce, ta kama wani malami da ake kira da Oluwafemi Idris kan zargin mallakar sassan jikin ɗan adam.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Abayomi Oladipo ya ce hukumarsu ta samu rahoton daga wata majiya mai ƙarfi a farkon watan Janairun 2024.

Idris dai an fi saninsa da “Alfa” a yankin da yake zaune, kuma yana ajiye sassan jikin mutane a gidansa da manufar amfani da su wajen harkokin addini.

Ya ce daga nan ne ‘yansanda suka dauki mataki suna kama wanda ake zargi, inda suka kama shi da hannun mutum da koda kuda uku da zuciya da ƙashin baya da kuma harshe lokacin da suke bincike a gidansa da ke Akoko.

“Wanda ake zargin ya yi iƙirarin shi malamin addinin musulunci ne, kuma wani abokinsa ne ke kawo masa sassan jikin wanda shi ma malami ne, akwai wani Samuel Ketule da shi ma yake kawo masa, sai Babatunde Kayode da ya kawo masa kawunan mutum uku,” in ji Kwamishinan ‘yansandan.

“Babatunde da Olawo duka sun shiga hannu. Kuma ana ta kokarin yadda za a kama ɗaya malamin da shi ya amba.”

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp