fidelitybank

An kama kama ƴan Bindiga a jihar Filato

Date:

Dakarun rundunar ‘Operation Safe Haven’ sun kama wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne da kuma kwato bindigogi a Angwan Mata da ke karamar hukumar Mangu a jihar Filato.

Wani mai sharhi kan harkokin tsaro, Zagazola Makama ya bayyana wannan ci gaban a ranar Laraba a hannunsa na X.

A cewarsa, farmakin, wanda aka gudanar a ranar Talata da misalin karfe 11:10 na safe da dakarun sashe na 8 suka yi, ya samo asali ne daga sahihan bayanan sirri dangane da ayyukan kungiyoyin masu dauke da makamai na asalin Mwaghavul a yankin.

Wadanda ake zargin, mai suna Innocent Nanpan (20) da Sebastine Samuel (20), an same su ne da wata bindigu da aka kirkira da harsashi guda hudu.

Wadanda ake zargin tare da makamai da alburusai da aka kwato, a halin yanzu suna tsare don ci gaba da bincike.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp