fidelitybank

An kama kama ƴan Bindiga a jihar Filato

Date:

Dakarun rundunar ‘Operation Safe Haven’ sun kama wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne da kuma kwato bindigogi a Angwan Mata da ke karamar hukumar Mangu a jihar Filato.

Wani mai sharhi kan harkokin tsaro, Zagazola Makama ya bayyana wannan ci gaban a ranar Laraba a hannunsa na X.

A cewarsa, farmakin, wanda aka gudanar a ranar Talata da misalin karfe 11:10 na safe da dakarun sashe na 8 suka yi, ya samo asali ne daga sahihan bayanan sirri dangane da ayyukan kungiyoyin masu dauke da makamai na asalin Mwaghavul a yankin.

Wadanda ake zargin, mai suna Innocent Nanpan (20) da Sebastine Samuel (20), an same su ne da wata bindigu da aka kirkira da harsashi guda hudu.

Wadanda ake zargin tare da makamai da alburusai da aka kwato, a halin yanzu suna tsare don ci gaba da bincike.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp