fidelitybank

An kama gawurtattun ‘yan fashi da makami a Legas

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas, ta ce, jami’anta sun samu nasarar kama wasu gawartatun ‘yan fashi da makami, waɗanda ke ƙoƙarin guduwa bayan sun aikata fashin.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Benjamin Hundeyin, ya fitar ranar Asabar ya ce rundunar ta kama waɗanda ake zargin bayan da ta samu bayanan da ke cewa suna aikata fashi a kan haryar Ibeju zuwa Lekki.

Sanarwar ta ce bayan kama ‘yan fashi , an kuma kwato ƙananan bindigogi guda biyu, da kwanson zuba alburusai maƙare da alburusan , da manyan wayoyin hannu guda biyu.

Mista Hundeyin ya ce bayan fara gudanar da bincike ne kuma aka gano mutumin da ke sayar musu da makaman.

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ya ce mutanen biyu, sun amsa cewa sun daɗe suna aikata fashi a wannan wuri, ya kuma ce za a gurfanar da su a gaban kotu da zarar an kammala bincike.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp