fidelitybank

An kama Ganduroban da ya harbe matashi a Abuja

Date:

Rundunar ƴansanda a Abuja, ta ce ta kama wani jami’in gidan gyaran hali da ake zargi da harbe wani mutum mai suna Ibrahim Yahaya a kasuwar Wuse da ke tsakiyar birnin.

Kisan mutumin dai ya janyo hatsaniya a kasuwar da yammacin ranar Talata, lamarin da ya janwo asarar dukiya.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar ƴansanda a Abuja, Josephine Adeh ta turo wa BBC, ta ce jami’in ya harbe Yahaya ne a lokacin da yake yunƙurin tserewa bayan da rundunar tsaftace Abuja ta Taskforce ta kama shi ta kuma gurfanar da shi a gaban wata kotun tafi da gidanka da ke Kasuwar Wuse, inda aka yanke masa hukunci.

Sanarwar ta ƙara da cewa yanzu haka rundunar tana tsare da jami’in inda take gudanar da bincike.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp