fidelitybank

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Date:

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce ta kama bakwai daga cikin É—aurarru 16 da suka tsere daga gidan yari na garin Keffi a jihar Nasarawa.

Wata sanarwa da hukumar ta Nigerian Correctional Service ta fitar a jiya Talata ta ce lamarin ya faru da safiyar ranar.

Mai magana da yawun hukumar Umar Abubakar ya ce wasu daga cikin ɗaurarrun ne suka ci ƙarfin gandirobobi, lamarin da ya bai wa mutum 16 damar guduwa nan take.

Hukumar ta kuma ce jamiĘĽanta biyar da ke bakin aiki sun ji raunuka, inda biyu daga cikinsu ke cikin mawuyacin hali kuma suna samun kulawa a wani asibitin gwamnati.

Sai dai sanarwar ta ce an yi nasarar kama mutum bakwai daga cikin ɗaurarrun da suka gudu, kuma babban kwanturolan hukumar, Sylvester Ndidi Nwakuche, ya ƙaddamar da bincike kan lamarin.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haÉ—a gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon É—an majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ĆŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ĆŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp