fidelitybank

An kama buhun Fulawa 487 marasa kyau a Kano

Date:

Hukumar kare hakkin masu sayayya ta jihar Kano ta kwace kimanin buhun fulawa 487, da ta lalace a wajen ajiyar kaya a kasuwar Dawanau da ke birnin Kano.

Jaridar Punch a Najeriya ta ambato jami’in hulda da jama’a na hukumar Musbahu Yakasai a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai, na cewa Daraktan riko na hukuma Dakta Baffa Dan’Agundi ne ya bayyana haka a ofishinsa bayan kwato fulawar.

Dakta Baffa Dan’Agundi ya ce, wasu mutanen kirki ne suka bai wa hukumar tasu bayanan sirri game da fulawar wacce aka kawo kasuwar da nufin sayar da ita. Ya kara da cewa gwajin da aka yi wa samfurin fulawar ya nuna cewa tuni ta dade da lalacewa.

Haka kuma ya ce, hukumar tasu ta kama lemuka masu yawan gaske da suka lalace kuma ake sayar da su a kasuwar Sabon Gari da ke jihar. Gwamnatin jihar Kano ta kwace buhun ‘lalatacciyar’ fulawa 487. In ji BBC.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp