fidelitybank

An kama barayin Taransfoma a Abuja

Date:

Rundunar ƴan sandan babban birnin tarayya Abuja, ta ce ta kama mutum shida waɗanda take zargi da sata da kuma lalata transfoma na bayar da hasken wutar lantarki.

Wata sanarwa da mai magana da yawun ƴan sandan, SP Josephine Adeh ta fitar, ta ce ta kama mutanen ne a ranar Alhamis 11 ga watan Afrilun, 024 a Tipper Garage da ke anguwar Mpape.

Adeh ta ce an kama su ne lokacin da suke ƙoƙarin tserewa da wata transfoma wadda suka saka cikin wata motar ɗaukar kaya a Maitama, kuma cikinsu har da wani ma’aikacin kamfanin rarraba hasken lantarki na babban birnin tarayya.

Yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike kan mutanen,vkwamishinan ‘yan sanda na Abuja, CP Benneth C. Igweh, ya sake jaddada aniyarsa na tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyi a al’umm a birnin.

Ya kuma buƙaci mazauna yankin da su yi taka tsan-tsan tare da yin amfani da layukan gaggawa na ‘yan sanda wajen bayar da rahoton abubuwan da ba su yarda da su ba.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp