fidelitybank

An kaiwa shugaban yakin neman zaben Atiku hari a Ribas

Date:

‘Yan bindiga sun kai hari gidan shugaban kwamitin yaƙin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Lee Maeba a jihar Ribas.

Sun lalata motoci sama da biyar a gidan, a harin da suka kai jiya Alhamis da safe.

Shugaban kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar ta PDP a Ribas, ya tabbatar wa gidan talabijin na Channels faruwar lamarin, inda ya ce wani mutumi ne ya kira sa tare da fada masa cewa ya yi taka tsan-tsan kan yunkurin kawo harin.

Ya ce an kawo harin ne jim kadan bayan fitar sa zuwa gidan surukansa, inda suka yi ta harbe-harbe a kofar gidan tare da daure maigadin gidan.

An ruwaito raunata mutum akalla uku yayin harin.

Babu wata sanarwa daga wajen ‘yan sanda kan harin lokacin hada rahoton, sai dai, gwamnatin Ribas ta umurci jami’an tsaro da su gudanar da bincike kan lamarin.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp