fidelitybank

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Date:

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa sun jikkata sosai, bayan da wasu ‘yan bindiga suka kai musu farmaki a gidansu da ke unguwar Danrimi a yankin Rijiyar Lemo, a karamar hukumar Fagge, a daren Talata.

Malam Idris, wanda shi ne shugaban Madrasatul Kanzul Huda, ya bayyana cewa maharan sun shigo gidan sa yayin da yake barci, ba tare da satar waya ko babur da ke wajen gida ba. Ya ce, maimakon haka, sun yi musu barazana sannan suka kai musu hari da adda.

Idris ya samu raunuka guda shida a hannunsa da kuma guda biyu a kansa, yayin da matarsa ta samu raunuka biyu a hannunta.

Kungiyar Malaman Makarantun Addinin Musulunci ta Jihar Kano ta yi tir da wannan mummunan hari tare da kira ga hukumomin tsaro su binciki lamarin.

Yanzu haka Malam Idris na karɓar magani a Asibitin Kwararru na Murtala, sai dai an jinkirta yi masa tiyata saboda ƙarancin kuɗi.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp