fidelitybank

An kai wa ‘yan Jaridu 20 hari a Najeriya – RWB

Date:

Ƙungiyar kare ƴan jarida ta duniya ta ‘Reporters Without Borders’ ta ce kimanin ƴan jarida 20 ne aka kai wa hari cikin shekarar 2023 a Najeriya.

Hakan na ƙunshe ne a wani rahoto da ƙungiyar ta fitar a daidai lokacin da ake bikin kare hakkin ƴan jarida ta duniya.

Rahoton ya ce siyasa ta taka muhimmiyar rawa wajen ci gaba da cusguna wa ƴan jarida a nahiyar Afirka, musamman a ƙasashe irin Najeriya, inda aka gudanar da zaɓen shugaban a shekarar ta 2023.

A yanzu haka Najeriya ce ta 112 a jerin ƙasashen duniya kan batun ƴancin ƴan jarida.

Haka nan rahoton ya ce a lokacin zaɓen na Najeriya ƴan siyasa sun yi ƙoƙarin amfani da damarsu wajen murƙushe kafafen yaɗa labaru, yayin da wasu ƴan siyasar kuma suka kafa nasu gidajen yaɗa labarun domin yaɗa fargfaganda.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp