fidelitybank

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Date:

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar sojojin saman Najeriya NAF a karkashin Operation Hadin Kai, sun kai hari kan wasu muhimman maboyar ‘yan Boko Haram a Tumbumma Baba da Chiralia a kudancin Tumbuns na jihar Borno.

Air Commodore Ehimen Ejodame, Daraktan Hulda da Jama’a da Yada Labarai na Hedkwatar Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya kara da cewa, “aikin sahihan bayanan sirri, jirgin NAF ya kai hari kan wasu gine-ginen ‘yan ta’adda da aka ruwaito ana amfani da su wajen adanawa da hada kai, inda suke kai hare-hare kai tsaye tare da gurgunta hare-haren da aka shirya domin kawo cikas ga bukukuwan Sallah.

Sanarwar ta ce, harin da aka kai ta sama ya halaka ‘yan ta’adda da dama tare da lalata wasu muhimman kayayyakin aiki a yayin farmakin.

“Wannan mataki na riga-kafin,” a cewar Ejodame, “yana jaddada kudurin sojojin saman Najeriya na kare rayukan fararen hula da kuma tallafawa manufofin tsaron kasa.”

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp