fidelitybank

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Date:

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar sojojin saman Najeriya NAF a karkashin Operation Hadin Kai, sun kai hari kan wasu muhimman maboyar ‘yan Boko Haram a Tumbumma Baba da Chiralia a kudancin Tumbuns na jihar Borno.

Air Commodore Ehimen Ejodame, Daraktan Hulda da Jama’a da Yada Labarai na Hedkwatar Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya kara da cewa, “aikin sahihan bayanan sirri, jirgin NAF ya kai hari kan wasu gine-ginen ‘yan ta’adda da aka ruwaito ana amfani da su wajen adanawa da hada kai, inda suke kai hare-hare kai tsaye tare da gurgunta hare-haren da aka shirya domin kawo cikas ga bukukuwan Sallah.

Sanarwar ta ce, harin da aka kai ta sama ya halaka ‘yan ta’adda da dama tare da lalata wasu muhimman kayayyakin aiki a yayin farmakin.

“Wannan mataki na riga-kafin,” a cewar Ejodame, “yana jaddada kudurin sojojin saman Najeriya na kare rayukan fararen hula da kuma tallafawa manufofin tsaron kasa.”

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...

Na ki marawa Atiku baya ne saboda juyin yankin Kudu ne – Wike

Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, a wata...

An saki sakamakon jarabawar WASSCE

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta fitar da...

Sojojin Isra’ila sun kashe Falasdinawa wajen karbar abinci

Rahotanni daga Gaza na cewa sojojin Isra'ila sun sake...

Ambaliya ya shanye jihohin Bauchi da Filato da kuma Neja

Ambaliya ta cinye gonaki da gidaje da makarantu da...

Najeriya ta lashe gasar kwallon kwandon Afrika

Tawagar ƴan wasan kwando na matan Najeriya ta lashe...

Obi ba zai iya lashe zabe a yankin Arewa ba – Keyamo

Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya ce ɗaya...

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...
X whatsapp