fidelitybank

An kai hari kasar da za fara gasar cin kofin duniya ta Mata

Date:

An kai wani hari birnin Auckland na kasar New Zealand, sa’o’i gabani fara gasar Kofin Duniya ta Mata a birnin.

Harin da wani ɗan bindiga ya kai ya raunata mutum shida, ciki har da ‘yan sanda.

Daga baya shi ma maharain ya mutu a wani waje da ake gini a tsakiyar birnin.

Firaministan kasar Chris Hipkins ya ce, harin bai yi kama da na ta’addanci ba, ya kuma tabbatar da cewa, za a ci gaba da gasar Kofin Duniyar ta Mata kamar yadda aka tsara ta.

Tuni dai aka take wasan tsakanin mai masaukin baki New Zealand da kasar Norway.

Yayin da babu wani da ko wata kungiya da ta ɗauki alhakin harin, firaministan kasar ya ce ‘yan sanda sun tabbatar wa al’umma cewa babu wani sauran barazana.

Magajin garin birnin Auckland Wayne Brown ya ce harin ba shi da alaƙa da gasar Kofin Duniya ta Mata da ƙasar ke ɗaukar baƙunci. In ji BBC.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp