fidelitybank

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Date:

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle Community Initiative ya bayyana cewa a mako ɗaya, an kai hari a ƙauyuka 15 a tsakanin 4 zuwa 10 ga watan Agusta.

Rahoton cibiyar ya ce hare-haren sun yi sanadiyar garkuwa da kusan mutum 144, sannan an kashe kusan mutum 24 tare da jikkata wasu mutum 16.

Rahoton ya ƙara da cewa garuruwan da aka kai wa harin su ne: Sabe da Tungar Yamma da Sauru da Lambasu da Dogon Madacci da Dankalgo da Kwanar Kalgo a ƙaramar hukumar Bakura.

A ƙaramar hukumar Tsafe, rahoton ya nuna cewa an kai harin a garuruwan Chediya da Kucheri da Yankuzo da Katangar Gabas Bilbils.

A ƙaramar hukumar Mafara kuma, ƙungiyar ta ce an kai harin a Tabkin Rama da Matsafa da Ruwan Gizo, sai kuma Rafin Jema da ke Gummi da Adabka da Masu a ƙaramar hukumar Bukkuyum.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp