fidelitybank

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Date:

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle Community Initiative ya bayyana cewa a mako ɗaya, an kai hari a ƙauyuka 15 a tsakanin 4 zuwa 10 ga watan Agusta.

Rahoton cibiyar ya ce hare-haren sun yi sanadiyar garkuwa da kusan mutum 144, sannan an kashe kusan mutum 24 tare da jikkata wasu mutum 16.

Rahoton ya ƙara da cewa garuruwan da aka kai wa harin su ne: Sabe da Tungar Yamma da Sauru da Lambasu da Dogon Madacci da Dankalgo da Kwanar Kalgo a ƙaramar hukumar Bakura.

A ƙaramar hukumar Tsafe, rahoton ya nuna cewa an kai harin a garuruwan Chediya da Kucheri da Yankuzo da Katangar Gabas Bilbils.

A ƙaramar hukumar Mafara kuma, ƙungiyar ta ce an kai harin a Tabkin Rama da Matsafa da Ruwan Gizo, sai kuma Rafin Jema da ke Gummi da Adabka da Masu a ƙaramar hukumar Bukkuyum.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...

A karon farko an gurfanar da Mutanen da ake zargi da kai hari Cocin Owo

Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam...

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...
X whatsapp