fidelitybank

An kafa kwamitin bincike kan kisan ƴan sandan Anambra

Date:

Babban sifeton ‘yan sanda, Usman Baba Alkali, ya kafa kwamiti na musamman domin binciken zarge-zargen kashe-kashe da ake yi wa jami’an rundunar a jihar Anambra.

Rahotonni a kafofin sada zumunta sun zargi wasu jami’an ‘yan sandan a jihar da nuna rashin ƙwarewar aiki, tare da aikata kisan kai.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar Olumuyiwa Adejobi ya fitar ranar Juma’a ya ce jami’an da ake zargin sun bayyana a shalkwatar rundunar da ke Abuja kan zarge-zargen da ake yi musu na kisan kai.

Adejobi ya ce jami’an sun hallara a harabar shalkwarat rundunar ne bisa umarnin sifeton ‘yan sandan ƙasar na fara gudanar da bincike, domin gano ainihin gaskiya kan zarge-zargen da ake yi musu tare da ɗaukar matakin da ya dace a kansu.

An dai bai wa kwamitin mako biyu da ya gabatar da sakamakon binciken nasa.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp