fidelitybank

An kaddamar da rundunar tsaro ta Askarawan Zamfara

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta kaddamar da wata rundunar `yan sa-kai don yaki da `yan bindiga da saura miyagun laifuka a jihar, wadda aka yi wa lakabi da `Askarawan Zamfara`.

Jihar Zamfara dai na cikin jihohin da matsalar `yan bindiga masu satar mutane don karbar kudin fansa ta yi kamari a shiyyar arewa maso yammacin Najeriya.

Rundunar mai suna Askarawan Zamfara ta kunshi zarata 2,646, wadanda aka harhada daga kananan hukumomin jihar 14, wadanda suka samu horo na musamman daga jami`na tsaro da kwararru daban-daban a fannin tsaro don tunkarar matsalar `yan bindiga masu satar mutane da dabbobi a jihar Zamfara.

Da yake kaddamar da rundunar yau a Gusau, babban birnin jihar, Gwamna Dauda Lawal ya ce gwamnatin jihar na amfani da hanyoyi da dabaru daban-daban wajen yaki da miyagun laifuka a jihar, ciki har da kafa rundunar Asakarawan da nufin inganta tsaro a jihar Zamfara, wadda ya ce da yaddar Allah kwalliya za ta biya kudin sabulu.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp