fidelitybank

An kaddamar da rigakafin cutar kansar mah

Date:

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin allurar rigakafin cutar Human papillomavirus (HPV) wadda ke haifar da cutar kansar bakin mahaifa kashi na farko.

Hakan na nufin za a sanya allurar a cikin jadawalin rigakafin yau da kullun na ƙasa.

Babban maƙasudin wannan yunƙurin shi ne haɓaka karɓar allurar rigakafin da nufin yaƙar cutar kansar bakin mahaifa wadda za a iya guje ma wa ta hanyar rigakafin.

Cutar kansar bakin mahaifa ita ce ta biyu da ta fi kamari a tsakanin mata a Najeriya, kuma ita ce ta hudu da ta fi kama mata a duniya.

Ministan lafiya na Najeriya, Muhammad Pate, ya bayyana wa BBC halin da ake ciki game da cutar kansar bakin mahaifa a ƙasar.

Ya ce, “Aƙalla mata 12,000 ke fama da ciwon kansar bakin mahaifa [a Najeriya] duk shekara, kusan kashi 90% ne ke rasa rayukansu saboda hakan. Dakile shi [Human papillomavirus] a tsakanin ƴan mata masu tasowa, kafin su kamu da kwayar cutar da ke haifar da kansar shi ya sa muka bullo da rigakafin cutar papillomavirus”.

Yunƙurin tabbatar da wannan rigakafin ya sa an tattaro ƴan sa kai da ma’aikatan lafiya sun ziyarci makarantu a faɗin ƙasar ta yammacin Afirka domin wayar da kan yara mata kan mahimmancin rigakafin.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp