fidelitybank

An harbe wanda ya kona Alkur’ani a Sweden

Date:

An harbe mutumin da ya ƙona Al-Qur’ani a Sweden, a cewar kafofin yaɗa labaran ƙasar.

An ruwaito kashe Salwan Momika mai shekara 38 ne a yammacin ranar Laraba a wani gida a birnin Södertälje.

Zanga-zanga ta ɓarke bayan da Mista Salwan ya ƙona Al-Qur’ani a wajen babban masallacin birnin Stockholm a 2023.

Wata sanarwa da ƴan sandan birnin suka fitar, sun ce an kama mutane biyar, bayan harbe mutumin a daren jiya.

Kafofin yaɗa labarai sun ruwaito cewa Mista Momika na haska wani abu kai-tsaye a shafukan sada zumunta lokacin da aka harbe shi.

Mista Momika ya kaddamar da zanga-zanga daban-daban na kin jinin Musulunci, abin da ya janyo bore a ƙasashen Musulmi da dama.

Zanga-zanga ta barke a ofishin jakadancin Sweden a Baghdaza har sua biyu, yayin da aka kori jakadan Sweden ɗin daga birnin.

Gwamnatin Sweden dai ta bai wa Momika damar yin zanga-zangar inda ya ƙona Al-Qur’ani, inda ta ce hakan na cikin tsarin dokar ƴancin faɗar albarkacin baki.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp