fidelitybank

An harbe mutum biyu da suka addabi mutane a Kwara

Date:

A ranar Lahadin da ta gabata ne aka harbe wasu mutane biyu a wani kazamin rikici da ya barke tsakanin wasu da ake zargin ’yan bindiga ne daga yankin Isale Offa da Ojale, a garin Offa da ke karamar hukumar Offa ta jihar Kwara, kamar yadda jaridar DAILY POST ta ruwaito.

Rikicin mai zubar da jini ya afku ne da misalin karfe 1130.

Kafin isowar ‘yan sandan an kai harin, an harbe biyu daga cikin ‘yan ta’addan mai suna Samad Adeyemi ‘m’ mai shekaru 21 a duniya Isale Offa da kuma wani Abdulahi Mohammed ‘m’ mai shekaru 20 a Ojale.

A cewar jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda, Mista Okasanmi Ajayi a wata sanarwa a Ilorin ranar Lahadi, “Ana ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.”

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar, Talata Assayomo, ya shawarci jama’a da su rika sanar da ‘yan sanda bayanai game da munanan ayyuka har ya bayar da lambobin waya kamar haka: 08125275046 da 07032069501.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp