fidelitybank

An harbe mutum biyu da suka addabi mutane a Kwara

Date:

A ranar Lahadin da ta gabata ne aka harbe wasu mutane biyu a wani kazamin rikici da ya barke tsakanin wasu da ake zargin ’yan bindiga ne daga yankin Isale Offa da Ojale, a garin Offa da ke karamar hukumar Offa ta jihar Kwara, kamar yadda jaridar DAILY POST ta ruwaito.

Rikicin mai zubar da jini ya afku ne da misalin karfe 1130.

Kafin isowar ‘yan sandan an kai harin, an harbe biyu daga cikin ‘yan ta’addan mai suna Samad Adeyemi ‘m’ mai shekaru 21 a duniya Isale Offa da kuma wani Abdulahi Mohammed ‘m’ mai shekaru 20 a Ojale.

A cewar jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda, Mista Okasanmi Ajayi a wata sanarwa a Ilorin ranar Lahadi, “Ana ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.”

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar, Talata Assayomo, ya shawarci jama’a da su rika sanar da ‘yan sanda bayanai game da munanan ayyuka har ya bayar da lambobin waya kamar haka: 08125275046 da 07032069501.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp